Showing posts with label Rahma Sadau. Show all posts
Showing posts with label Rahma Sadau. Show all posts

Wednesday, December 28, 2016

Rahama Sadau - "... an jarabce ni in canza addini"

Rahama Sadau ta bada amsa akan wasu rahotanni wanda ya shafi imaninta. Za ku tuna cêwa a kwanakin baya, an dakatar da Rahama daga Kannywood. ʼƳar wasan kwaikwayo Rahama, ta yi bayani cêwa an yayata wani labari akan nauʼran yanan-gizo (waton WhatsApp), wai an yi mata kyautan miliyoyin dala da kuma damar yin wasan fim a hollywood domin ta canza addininta.
Rahama Sadau visits office of Pan African Film Festival
A cikin kalamai wanda aka saka ma gidan jarida na Pulse kawai, Rahama ta yi bayanai akan wannan magana, kuma ta nuna jin ciwon zuciya ga wanda ya ƙaga wannan rikodi akan WhatsApp. Ta yi umarni cewa kada mutane su yarda da wannan hira. Ga kalamai

"Bayan an baza wani wasiƙa (a watan Oktoba 2016) cewa an fitar da ni daga wasan kwaikwayo a Kannywood, ba zato ba tsamani, wasu mutane sun ƙera wani rikodi na murya akan shafin WhatsApp. Sun yayata cêwa an jarabce ni in canza addini. Bugu da ƙari, sun cê an bani milyoyin dala da kuma  mukaddashin rawa a Hollywood. Wannan ƙaryan da aka yi mana ya janyo hankalin ƙuriʼa na hukunci daga mutane.

Saturday, October 15, 2016

Akon, Jeta Amata, invites Rahama Sadau to Hollywood

 

Akon and Jeta Amata have invited Rahama Sadau to visit their film set in Los Angeles, California, where they are working on a project.

Rahama Sadau announced this on her twitter handle


The duo has invited the actress to visit their film set in Los Angeles, California, where they are working on a project which will take them to  Senegal, South Africa and Nigeria in December.

Rahama Sadau took to Twitter to share the good news

Rahama Sadau was recently expelled from Kannywood by the Motion Pictures Practitioners Association of Nigeria for featuring in a romantic music video by Jos born singer, ClassiQ.

 You Can watch the Video here
https://www.youtube.com/watch?v=-djNyHh_-y4

Saturday, October 8, 2016

Adam A Zango ya goyi bayan a hukunta Rahama Sadau


 

Adam A Zango ya goyi bayan  a hukunta Rahama Sadau a yayin da ya bayyana hakan a shafinsa na Instagram, ga cikakken abin da ya rubuta a shafin nasa



INA GOYON BAYAN A HUKUNTA RAHAMA SADAU__BANA GOYON BAYAN HUKUNCIN DA AKAYIWA RAHAMA SADAU.
Manzon ALLAH S.A.W tsira da Amincin ALLAH su tabbata agareshi yace. Idan kukaga barna kuyi amfani da bakinku ko dukiyarku ko kuma karfinku wajan hanawa.

Monday, July 25, 2016

7th City People Entertainment Awards 2016 Winners List: Morell, Rahma Sadau, Gabon, Nafisa Abdullahi, Gwaska and others win




The 2016 CPEA was held on July 24th, 2016 at Yard 158, Oregun, 34 Kudirat Abiola Way, Ikeja Lagos, Nigeria.
7th City People Entertainment Awards

Winners For kannywood Sector
  1. Best Actor of the Year Award (Kannywood)
Yakubu Mohammed - Winner
Ali Nuhu
Adamu A. Zango
Sadiq Sani Sadiq
Sani Musa Danja
Zaharadeen Sani


  1. Best Actress of the Year Award (Kannywood)
Jamila Nagudu
Fati Washa
Rahama Sadau
Nafisa Abdullahi - Winner
Hadiza Gabon


  1. Kannywood Face Award
Ali Nuhu
Sani Musa Danja
Rahama Sadau - Winner
Jamila Nagudu


Tuesday, May 19, 2015

Arewa Music and Movie Awards (AMMA 2014) Winners List






Here is the List of Winners at the Arewa Music And Movie Awards AMMA 2014



Ali Nuhu (@alinuhu) is honoured with Pride of Kannywood Award
Shehu Hassan Kano is honoured with the Life Time Achievement Award.

Ali Nuhu (@alinuhu) Won the Best Actor Popular Choice.
Adam A Zango Won the Best Actor Critics Awards
Nafisa Abdullahi (@nafisatabdulla) Won the Best Actress Popular Choice.
Jamila Nagudu won the Best Actress Critics Choice.

Monday, March 16, 2015

Ali Nuhu has finaly spoke on the FKD - white house saga


Today 16th of March 2015 saw a very great progress to the Kannywood Movie Industry as the two major houses have reconcile with each other. Adam A Zango who is the front man of white house family took to his instagram page a message that may saw flames’ heating the industry comes to an end. He apologized to Ali Nuhu who is the Leader of FKD Production and The Face of Kannywood, then went on to apologize to Rahma Sadau who is regarded as the cause of all the crises that arose within the recent days, and again went on to apologize to Aminu Saira, Yaseen Auwa, Umar K/Mazugal, Saddiq Sani Saddiq, Nazifi Asnanic, Ibrahim Birniwa, Fati Muhammad, and Sani Rainbow who showed their bitternes towards all the Actions agains Ali Nuhu and Rahma Sadau.
 Ali Nuhu also went on to reply the message on instagram accepting Adams apology and calling on all his fans and Adams fans to forgive and forget everything that went on within the days, he said Adam A Zango is a great person to him and wouldn’t give people the chance to hear him having issues with him. He also wnt on to pray for the progress of the industry.
Saddiq Sani Saddiq Also posted a photo after with him Ali Nuhu, Adam A Zango, and late Ahmad S Nuhu, saying they’ve long been friends, they respect each other and they respect what they do, Ahmad S Nuhu is late, who knows who will be next, he then prays  that may Allah increase our Love for Muhammad SAW, and may Allah increase our love for each other.
Below are what they posted on instagram






 
We hope this will be a big boost to the industry as a whole, may god help us all #AMEEN

By Umar IBN

Thursday, March 5, 2015

The Fact: Rahma Sadau suspension & Artwork Pardoned





Just recently, the popular kannywood actress who just won the Best Upcoming Actress at the City people Awards 2014 RAHMA SADAU, has been suspended for a period of six months from the industry for her recent indiscipline behavior in the industry. Rahma Sadau has previously witten a letter on November last year begging for mercy on an act of indiscipline she committed to a one Director from Jos at a location, and letter died on his way back to Jos from the location

Thursday, February 26, 2015

Ali Artwork ya yi magana akan abin da ke faruwa tsakaninsa da ALI NUHU



Wakilin mu ya sami Magana da Ali Artwok, wanda a kwanakin baya ya kara karfin wutan sa’insar da ke tsakanin Rahma Sadau da Adam A Zango, bayan zagin ali nuhu da yayi. Ga hirar tamu

MUN SAMU LABARIN CEWA ALI NUHU YASANYA AN KAMAKA AN KULLEKA A POLICE
STATION, MINENE GASKIYAR LABARIN KUMA MI KAYI MASA?


Ali Art: Da farko abinda ya faru Rahama sadau ce ta zagi Adam a zango
mai gidana a shafin instgram, wanda hakan ya tun zurani nikuma naji
zafin abun, saaboda naga babu wani babba ko wata kungiyar Film wanda
sukayi magana a Lokacin da Abin ya faru sai nima nakoma naje a shafin
instgram din na zagi Ali nuhu da ita Rahama, kuma na gaggayata mata
maganganu.

Tuesday, February 24, 2015

"Ali Nuhu ya nuna rashin jin dadinsa kan rubutun da na yi" - Rahma Sadau



Rahma sadau ta fito tayi Magana akan duk abin da ke kan faruwa a duniya finafinan kannywood. Ta yi wannan Magana ne tare da Ciroma, na Leadership Hausa Newspaper
 


CIROMA:
Salam, na aiko miki da tambayoyi kan rikicinku da Zango… amma shiru ban ji daga gare ki ba
RAHMA:
Yaushe?
CIROMA:
Kwarai na turo miki sakon Tes, kwanaki biyu kenan. Na yi zaton bayan kin karanta, ba ki son cewa komai.
RAHMA:
Yi hakuri bari na duba wayar tawa.
CIROMA:
Amma tun da mun hadu a nan yanzu, me zai hana mu tattauna a gurguje? Da farko dai da yawa jama’a na ganin kamar akwai wadanda suka zuga ki, suka ruruta wutar rikici tsakaninki da Zango. Musamman suna ambatan sunan Ali Nuhu, mene ne hakikanin abin da ya faru?
RAHMA:
Gaskiya dai ba haka abin ya kasance ba! Shi Ali ma fada ya yi min, ya umarce ni da koma na ba wa Zango hakuri, don ba shi da hannu cikin rikicin.

CIROMA:
Mene ne ainihin abin da ya haddasa rikicin?
RAHMA:
Labari ne mai tsawo, ban sa ta inda zan fara ba, amma